Opportunities Hub
  • Home
  • Jobs
  • Grants
  • Scholarships
  • Startups
  • Fellowships
  • Awards
  • Internships
  • Online Courses
No Result
View All Result
  • Home
  • Jobs
  • Grants
  • Scholarships
  • Startups
  • Fellowships
  • Awards
  • Internships
  • Online Courses
No Result
View All Result
Opportunities Hub
No Result
View All Result
Home Others

An kama Rahama Sadau

admin by admin
November 7, 2020
in Others
0
BREAKING: Kannywood dismisses Rahama Sadau, urges other filmmakers to boycott actress
420
SHARES
2.3k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rahotanni na cewa, Jami’an ‘yan sanda sun kama fitacciyar jarumar finafinan Hausa Rahama Sadau a Abuja. Wani babban dan jarida kana tsohon Editan mujallar Fim Aliyu Gora II ya rubuta a shafinsa na Facebook cewaWata majiya da muka samu daga Jaridar MURYAR ƳANCI ta ce an kama jarumar ne tare da mahaifiyar ta da kannen ta, bayan sun kammala shirye-shiryen barin Nijeriya zuwa kasar Dubai.

Idan dai ba a manta ba, Rahama Sadauta ta wallafa wasu hotunan da ke bayyana tsiraicin ta a shafin ta na Twitter, inda Wani masoyin ta ya yi amfani da hoton ya yi batanci ga Annabi Muhammad (S.A.W.) Lamarin dai ya tada kura a tsakanin al’ummar Musulmi, inda Wani mai rajin kare Hakkin Musulunci Muhammad Lawal Gusau ya rubuta wa shugaban ‘yan sandan Nijeriya korafi.

Biyo bayan umurnin shugaban ‘yan sandan Nijeriya, kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kaduna CP U.M Muri ya baza jamin sa, inda su ka bazama farautar Rahama har su ka gano maboyar ta a birnin Abuja.

Lawal Muhammad Gusau dai ya lashi takobin cewa, ko da dukiyar shi za ta kare sai ya tabbatar jarumar ta fuskanci hukunci, domin a cewar sa, ba zai taba lamuntar duk wani mataki na cin zarafin fiyayyen halitta ba matukar ya na numfashi.

Datti Assalafy ne ya Ruwaito a shafinsa na Facebook.

Related

admin

admin

Related Posts

Babangida Ruma has left the building
Others

Babangida Ruma has left the building

March 18, 2021
2.5k
NYSC Senate List 2021 – Batch A, B & C – Check your name
Others

NYSC Senate List 2021 – Batch A, B & C – Check your name

March 5, 2021
2.4k
Nigerian Army Declares 101 Soldiers Wanted For Fleeing Boko Haram Attacks In Borno, Freezes Bank Accounts
Others

Nigerian Army Declares 101 Soldiers Wanted For Fleeing Boko Haram Attacks In Borno, Freezes Bank Accounts

March 4, 2021
2.3k
Next Post
It is better to lose power and gain honour —Jonathan

It is better to lose power and gain honour —Jonathan

VACANCY: Umaru Musa Yar’adua University, Academic Staff Recruitment!

VACANCY: Umaru Musa Yar’adua University, Academic Staff Recruitment!

Man Who Trekked For Buhari In 2015 Seeks Assistance For Limb Pains

Man Who Trekked For Buhari In 2015 Seeks Assistance For Limb Pains

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Pages

  • About us
  • Advertise
  • Contact us
  • Opportunities Hub
  • Promote Programs

Contact

  • Press
  • Promote Programs
  • Contact us

Connect with us

  • About us
  • Advertise
  • Contact us

Copyright © 2020 Opportunitieshub. All Rights Reserved.

No Result
View All Result
  • Home
  • Jobs
  • Grants
  • Scholarships
  • Startups
  • Fellowships
  • Awards
  • Internships
  • Online Courses

Copyright © 2020 Opportunitieshub. All Rights Reserved.