Hausa

Yadda talauci ke addabar mutanen karkara a Najeriya

Yadda talauci ke addabar mutanen karkara a Najeriya

Wani rahoto da kungiyar dake sanya Ido kan wanzuwar talauci da raguwarsa ta world poverty clock ta fidda ya ce  akalla ‘yan Najeriya miliyan 71 ne ke rayuwa a cikin matsanancin talauci a kasar.

Faruk Mohammad Yabo ya duba mana yadda matsalar talauci ke ci wa mutanen kauye tuwo a kwarya musamman a wannan lokacin da gwamnatin kasar ta janye tallafin man fetur.

Related Articles

Back to top button

Adblock Detected

Please consider supporting us by disabling your ad blocker